Exodus 12:33 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Masarawa suka matsa wa Isra’ilawa su fita daga ƙasarsu da sauri. Gama mutanen Masar sun ce, “Ai, za mu mutu duka, in ba su tafi ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَصَرَاوَا سُكَ مَڟَا وَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُڢِتَ دَغَ ڧَسَرْسُ دَ سَوْرِ، غَمَا سُنْثٜىٰ «أَيْ، تَامُ تَا ڧَارٜىٰ إِنْ بَسُ تَڢِبَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Masarawa suka iza mutanen su gaggauta, su fita ƙasar, gama suka ce, “Ƙarewa za mu yi idan ba ku tafi ba.”