Exodus 13:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Fir’auna ya bar mutane su tafi, Allah bai bi da su a hanyar da ta bi ta iyakar Filistiyawa ba, ko da yake wannan hanya ce ta fi kusa. Gama Allah ya ce, “In suka fuskanci yaƙi, wataƙila su canja ra’ayinsu su koma Masar.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَڧَرْشٜىٰ سَعَدَّ سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ يَبَرْ مُتَنٜىٰنْ سُتَڢِے، اللَّهْ بَيْ بِيدَسُو أَ حَنْيَرْدَ تَبِے تَڧَسَرْ ڢِلِسْتِيَاوَا بَ، كُواْدَيَكٜىٰ عِتَثٜىٰ غَجٜىٰرِيَرْ حَنْيَ دَغَ مَصَرْ ذُوَا ڧَسَرْدَ يَرَنْڟٜىٰ ذَيْبَاسُ؞ غَمَا اللَّهْ يَاثٜىٰ «كَدَ إِنْ جَمَعَرْ سُنْ غَا ذَاسُيِ يَاڧِ سُثَنْجَ تُنَانِنْسُ سُكُواْمَ مَصَرْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Fir'auna ya bar jama'a su tafi, Allah bai bi da su ta hanyar ƙasar Filistiyawa ba, ko da yake wannan hanya ta fi kusa, gama Allah ya ce, “Don kada jama'a su sāke tunaninsu sa'ad da suka ga yaƙi, su koma Masar.”