Exodus 13:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya ɗauki ƙasusuwan Yusuf tare da shi, gama Yusuf ya sa Isra’ilawa su rantse masa. Ya ce, “Tabbatacce Allah zai taimake ku, sai ku ɗibi ƙasusuwana tare da ku daga wannan wuri.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى كُوَ يَا طَوْكِ ڧَسُسُوَنْ يُوسُڢَ؞ غَمَا يُوسُڢَ دَا يَا رِغَا يَا سَا یَیَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ ضَنْڟٜىٰ ثٜىٰوَ «حَڧِيڧَ يَهْوٜىٰهْ ذَيْ ظِيَرْثٜىٰكُ دُواْمِنْ يَڢِتَرْ دَكُو دَغَ نَنْ؞ أَ لُواْكَثِنْ، سَيْ كُطَوْكِ ڧَسُسُوَنَ تَرٜىٰدَكُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa ya kuma ɗauki ƙasusuwan Yusufu, gama Yusufu ya riga ya rantsar da Isra'ilawa su kwashe ƙasusuwansa daga Masar sa'ad da Allah ya ziyarce su.