Exodus 15:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Miriyam annabiya, ’yar’uwar Haruna ta ɗauki ganga a hannunta, dukan mata kuwa suka bi ta, da ganguna suna rawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَنَّبِيَ مَرْيَمُ، یَرْعُوَرْ هَٰرُونَ، تَطَوْكِ تَمْبُرَ أَ حَنُّنْتَ؞ مَاتَا دُكَ سُكَ ڢِتَ سُنَ بِنْتَ عَبَايَ سُنَ كِطِ سُنَ ضَوَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Maryamu, annabiya, 'yar'uwar Haruna, ta ɗauki kuru cikin hannunta. Mata duka suka fita, suka bi ta da kuwaru suna ta rawa.