Exodus 16:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Isra’ilawa suka ce musu, “Da ma a hannun Ubangiji ne muka mutu a Masar, inda muka zauna kewaye da tukwanen nama, muna cin duk abincin da muke so, amma kun kawo mu cikin wannan hamada don ku kashe dukan wannan taro da yunwa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَثٜىٰ مُسُ «دَمَا مُنْ مُتُ أَ حَنُّنْ يَهْوٜىٰهْ عَثَنْ ڧَسَرْ مَصَرْ! عَثَنْ كُوَ مُكَ ذَوْنَ كُسَدَ تُݣُونٜىٰنْ نَامَ، مُكَثِ عَبِنْثِ حَرْ مُكَ ڧُواْشِ! غَاشِ، كُنْ ڢِتَرْ دَمُو كُنْ كَٰوُاْمُ عَثِكِنْ دَاجِنَّنْ دُواْمِنْ كُكَكَّشٜىٰ دُكَنْ تَارُوانْ جَمَعَ دَ يُنْوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Da ma mun mutu ta ikon Ubangiji a ƙasar Masar lokacin da muka zauna kusa da tukwanen nama, muka ci abinci muka ƙoshi. Ga shi, kun fito da mu zuwa cikin jeji don ku kashe dukan wannan taro da yunwa.”