Exodus 16:32 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya ce, โWannan shi ne abin da Ubangiji ya umarta, โKu auna mudu guda na Manna, a adana ta dukan zamananku, domin kowane zamani yฤ ga irin abincin da na ba ku ku ci a hamada, yayinda na fitar da ku daga Masar.โโโ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณููู ู
ููุณููฐู ููุซูููฐ ยซ ููููููููฐูู ููุจูุงุฏู ุนูู
ูุฑููู ุซูููฐูู ุนู ุงููุฌูููููฐ ู
ููุฏู ุจููู ููู
ููููุ ุนูููููุงููููฐุดู ุฏูุบู ูููู ุญูุฑู ุงููููุงููุฑู ฺูุงุฑูุฑูููููููู ุฏููุงูู
ููู ุณู ุนููู ุบููููู ุนูุจูููุซููู ุฏู ููููููููฐูู ููุชูููุฏู ู
ููู ุนูุซููููู ุฏูุงุฌูุ ุณูุนูุฏูู ฺููขูุชูุฑู ุฏูููู ุฏูุบู ุซููููู ฺงูุณูุฑู ู
ูุตูุฑูุยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya ce, โUbangiji ya umarta a cika mudu da ita, a adana ta dukan zamananku domin kowane zamani a ga irin abincin da ya ciyar da ku cikin jeji lokacin da ya fito da ku daga ฦasar Masar.โ