Exodus 16:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Zan zubo muku burodi kamar ruwa daga sama. Mutanen za su fita kowace rana su tattara abin da zai ishe su na ranan. Ta haka zan gwada su in ga ko za su bi umarnaina.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ مُوسَٰى «غَاشِ، ذَنْسَا عَبِنْثِ يَظُبَ كَمَرْ ضُوَ دَغَ سَمَ دُواْمِنْكُ؞ كُواْوَثٜىٰ رَانَ مُتَنٜىٰ ذَاسُ ڢِتَ سُتَتَّارَ عَبِنْثِنْ دَ ذَيْ إِشٜىٰسُ نَݣُونَ طَيَ؞ تَهَكَ ذَنْ ڠُودَاسُ إِنْ غَنِ كُواْ ذَاسُ كِيَايٜىٰ مَغَنَاتَ كُواْ بَابُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya ce wa Musa, “Ga shi, zan sauko muku da abinci daga sama. A kowace rana jama'a za su fita su tattara abin da zai ishe su a yini, da haka zan gwada su, ko za su kiyaye maganata, ko babu.