Exodus 17:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Me zan yi da wannan jama’a? Suna shiri su jajjefe ni da duwatsu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَيِ كُوكَا غَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «مٜىٰ ذَنْيِ وَجَمَعَرْ نَنْ؟ غَاشِ، سُنَ أَشِرْيٜىٰ سُجٜىٰجّٜىٰڢٜىٰنِ دَ دُوَڟُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya yi roƙo ga Ubangiji, ya ce, “Me zan yi wa jama'an nan? Ga shi, saura kaɗan su jajjefe ni da duwatsu.”