Exodus 17:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya ce wa Yoshuwa, “Zaɓi waɗansu mazanmu, ka je ka yaƙi Amalekawa. Gobe zan tsaya a bisa tudu, da sandan Allah a hannuwana.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى يَثٜىٰ وَ يُواْشُوَ «جٜىٰكَ، كَذَاٻَا مَنَ مَذَنْ دَ ذَاسُ ڢِتَ سُيِ يَاڧِ دَ مُتَنٜىٰنْ أَمَلٜىٰكْ؞ غُواْبٜىٰ نِے ذَنْ ڟَيَ عَكَنْ تُدُ رِڧٜىٰ دَ سَنْدَنْ كِيوُانْ دَ اللَّهْ يَثٜىٰ مِنِ إِنْرِڧٜىٰ أَ هَنُّونَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya ce wa Joshuwa, “Zaɓo mana mutane, ka fita ka yi yaƙi da Amalekawa gobe. Zan tsaya a bisa dutsen da sandan mu'ujiza a hannuna.”