Exodus 18:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya amsa ya ce, “Saboda mutanen suna zuwa wurina, don su nemi nufin Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى كُوَ يَأَمْسَ وَ يِتْرُواْ يَثٜىٰ «تُواْ، مُتَنٜىٰ سُنْ ذُواْ وُرِينَ نٜىٰ دُواْمِنْ نٜىٰمَنْ نُڢِنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya ce wa surukinsa, “Mutane suna zuwa wurina ne domin su san faɗar Allah.