Exodus 18:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk lokacin da suke da gardama, akan kawo su a wurina, ni kuma sai in raba tsakaninsu, in kuma koya musu dokokin Allah da farillansa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ ضِكِثِ يَشِغَ ڟَكَانِنْسُ سُكَنْ ذُواْ وُرِينَ؞ نِے كُوَ نَكَنْ شِرْيَ ڟَكَانِنْ مُتُمْ دَ مَڨُوبْثِنْسَ، إِنْكُمَ كُواْيَ مُسُ ڧَٰعِدُواْدِنْ اللَّهْ دَ كُواْيَرْوَرْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A sa'ad da suke da wata matsala sukan zo wurina, ni kuwa nakan daidaita tsakanin mutum da maƙwabcinsa, nakan kuma koya musu dokokin Allah da umarnansa.”