Exodus 19:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Ubangiji ya ce masa, “Ka sauka ka faɗa wa jama’a, kada su kuskura su ƙetare layin iyakan nan, garin son zuwa don ganin Ubangiji, gama duk waɗanda suka yi haka za su mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ مُوسَٰى «كَسَوْكَ كَڢَطَا وَجَمَعَ ثٜىٰوَ كَدَ سُكُسْكُرَ سُڧٜىٰتَرٜىٰ إِيَاكَرْ نَنْ دُواْمِنْ سُذُواْ غَنِنْ يَهْوٜىٰهْ ، غَمَا إِنْ سُكَيِ حَكَ دَيَوَ دَغَ ثِكِنْسُ ذَاسُ مُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce wa Musa, “Sauka, ka faɗakar da jama'ar, don kada su ƙetare kan iyakar, su zo garin a kalli Ubangiji, da yawa daga cikinsu kuwa su mutu.