Exodus 19:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya hau kan dutsen don yă sadu da Allah, Ubangiji kuwa ya kira shi daga dutsen ya ce, “Wannan shi ne abin da za ka faɗa wa gidan Yaƙub, da kuma abin da za ka faɗa wa mutanen Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى كُوَ يَهَوْ كَنْ بَبَّنْ تُدُنْ دُواْمِنْ يَسَدُ دَ اللَّهْ ؞ يَهْوٜىٰهْ يَكِرَشِ دَغَ بَبَّنْ تُدُنْ يَثٜىٰ «كَڢَطَا وَغِدَنْ يَعْڧُوبَ، وَتُواْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa kuwa ya hau bisa dutsen don ya sadu da Allah. Ubangiji ya kira shi daga kan dutsen, ya ce, “Abin da za ka faɗa wa gidan Yakubu, wato Isra'ilawa ke nan,