Exodus 2:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya yi girma, sai ta kawo shi wajen ’yar Fir’auna, ya kuwa zama ɗanta, ta kuma ba shi suna Musa, tana cewa, “Na tsamo shi daga ruwa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ بَايَ، سَعَدَّ يَرُوانْ يَيِ غِرْمَ، سَيْ تَكَيْشِ وُرِنْ یَرْ سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ؞ يَرُوانْ كُوَ يَا ذَمَ طَنْ یَرْ سَرْكِے؞ تَا كِرَا سُونَنْسَ مُوسَٰى، تَثٜىٰ «غَمَا نَا ثِرُواْشِ دَغَ ثِكِنْ ضُوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da jaririn ya yi girma sai ta kai shi wurin Gimbiyar. Yaro kuwa ya zama tallafinta. Ta raɗa masa suna Musa, gama ta ce, “Domin na tsamo shi daga cikin ruwa.”