Exodus 2:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutumin ya ce masa, “Wa ya mai da kai mai mulki da mai hukunci a kanmu? Kana so ne ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan?” Sai Musa ya tsorata, ya yi tunani ya ce, “To, fa, abin nan da na yi, ya zama sananne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتُمِنْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «وَ يَانَطَكَ سَرْكِے كُواْ مَيْ شَرِيعَ عَكَنْمُ؟ كَنَ نُڢِ كَكَشٜىٰنِ كَمَرْ يَدَّ كَاكَشٜىٰ مُتُمِنْ مَصَرْ نٜىٰ؟» سَيْ مُوسَٰى يَجِڟُواْرُواْ سُواْسَيْ، يَثٜىٰ أَ رَنْسَ «أَشٜىٰ! مُتَنٜىٰ سُنْ سَنْ أَبِنْدَ نَعَيْكَتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya amsa, ya ce, “Wa ya naɗa ka sarki ko alƙali a bisanmu? So kake ka kashe ni kamar yadda ka kashe Bamasaren?” Sai Musa ya tsorata, ya ce, “Assha, ashe, an san al'amarin!”