Exodus 2:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Fir’auna ya ji wannan, sai ya yi ƙoƙari yă kashe Musa, amma Musa ya gudu daga wajen Fir’auna, ya tafi ƙasar Midiyan inda ya zauna kusa da wata rijiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ ڢِرْعَوْنَ يَجِ وَنَّنْ لَابَرِ، يَنٜىٰمَ يَكَشٜىٰ مُوسَٰى؞ عَمَّا مُوسَٰى يَا غُدُ دَغَ غَبَنْ ڢِرْعَوْنَ، يَتَڢِے يَذَوْنَ عَڧَسَرْ مَدْيَنَ؞ أَنَانً وَتَرَانَ عَڧَسَرْ مَدْيَنَ، مُوسَٰى يَنَ ظَوْنٜىٰ عَبَاكِنْ وَتَ رِجِيَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Fir'auna ya ji, sai ya nema ya kashe Musa. Amma Musa ya gudu daga gaban Fir'auna, ya tafi, ya zauna a ƙasar Madayana. Da ya kai, sai ya zauna a bakin wata rijiya.