Exodus 2:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ’yar Fir’auna ta gangara zuwa kogi domin tă yi wanka, bayinta kuwa suna tafiya a bakin kogi. Sai ta ga kwandon a ciyawa, ta aiki ɗaya daga cikin masu hidimarta tă ɗauko mata.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ یَرْ سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ تَغَنْغَرَ دُواْمِنْ تَيِ وَنْكَ أَ كُواْغِنْ نِلُ، یَنْ مَاتَا مَاسُيِمَتَ حِدِمَ كُوَ سُنَ يَٰوُاْ عَبَاكِنْ كُواْغِنْ؞ دَ تَغَ ݣُونْدُواْ عَثِكِنْ ثِيَوَ مَيْ ڟَيِ، سَيْ تَ عَيْكِ طَيَ دَغَ ثِكِنْ یَنْ مَاتَنَّنْ تَجٜىٰ تَطَوْكُواْ شِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gimbiya, wato 'yar Fir'auna, ta gangaro domin ta yi wanka a Kogin Nilu, barorinta 'yan mata suna biye da ita a gaɓar Kogin Nilu. Da ta ga kwando a cikin kyauro, ta aiki baranyarta ta ɗauko mata shi.