Exodus 2:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ta buɗe kwandon, sai ta ga yaro yana kuka, ta kuwa ji tausayinsa. Ta ce, “Wannan ɗaya daga cikin jariran Ibraniyawa ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ تَبُوطٜىٰ ݣُونْدُوانْ، تَغَ جَرِرِ يَنَ كُوكَا؞ سَيْ تَجِ تَوْسَيِنْسَ تَثٜىٰ «أَيَّ! وَنَّنْ جَرِرِ طَيَ دَغَ ثِكِنْ یَیَنْ إِبْرَانِيَاوَا نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ta tuɗe kwandon ta ga jariri yana kuka. Sai ta ji tausayinsa, ta ce, “Wannan ɗaya daga cikin 'ya'yan Ibraniyawa ne.”