Exodus 20:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ni ne Ubangiji Allahnka, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، وَنْدَ يَڢِتَرْ دَكُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ دَغَ غِدَنْ بَوْتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni ne Ubangiji Allahnka wanda ya fisshe ka daga ƙasar Masar, daga gidan bauta.