Exodus 20:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka faɗa wa Isra’ilawa wannan. ‘Kun gani da kanku cewa na yi magana da ku daga sama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ مُوسَٰى «غَا أَبِنْدَ ذَاكَ ڢَطَا وَجَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ، ‹كُو دَكَنْكُ كُنْ غَ ثٜىٰوَ نَيِ مَغَنَ دَكُو دَغَ سَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce wa Musa, “Haka za ka faɗa wa Isra'ilawa, ‘Ku da kanku kun ji na yi magana da ku daga sama.