Exodus 21:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Duk wanda ya saci mutum ya sayar da shi, ko kuwa aka iske shi a hannunsa, lalle kashe shi za a yi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«دُكْ وَنْدَ يَسَاثِ مُتُمْ، كُواْ أَنْسَامٜىٰشِ دَ مُتُمْ طِنْ أَ حَنُّ، كُواْ أَنْرِغَا أَنْسَيَرْ دَشِ، دُواْلٜىٰنٜىٰ عَكَشٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Wanda ya saci mutum, ya sayar, ko kuwa a iske shi a hannunsa, lalle kashe shi za a yi.