Exodus 27:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka umarci Isra’ilawa su kawo tsabtataccen mai, tatacce daga zaitun domin fitilu, saboda fitilun su yi ta ci a koyaushe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«ذَاكَ عُمَرْثِ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَٰوُاْ مَكَ مَنْ ظَيْتُنْ دَ عَكَ تَاثٜىٰ سُواْسَيْ دُواْمِنْ ڢِتِلَرْ، دُواْمِنْ عَكُنَّ ڢِتِلَ كُواْوَثٜىٰ يَمَّ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sai a umarci Isra'ilawa su kawo tsabtataccen man zaitun tatacce domin fitilar. Za a kunna fitilar ta yi ta ci koyaushe.