Exodus 3:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya ce wa Allah, “A ce ma na tafi wurin Isra’ilawa na ce musu, ‘Allah na kakanninku ya aiko ni wurinku,’ in suka tambaye ni, ‘Mene ne sunansa?’ Me zan ce?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُوسَٰى يَثٜىٰ وَ اللَّهْ «سَعَدَّ نَتَڢِے وُرِنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا نَثٜىٰمُسُ، ‹ اللَّهْ نَكَاكَنِّنْمُ يَا عَيْكٜىٰنِ ذُوَا غَرٜىٰكُ،› إِنْكُمَ سُكَ تَمْبَيٜىٰنِ ثٜىٰوَ ‹مٜىٰنٜىٰنٜىٰ سُونَنْسَ؟› مٜىٰ ذَنْثٜىٰ مُسُ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya ce wa Allah, “Idan na je wurin Isra'ilawa na ce musu, ‘Allah na ubanninku ya aiko ni gare ku,’ idan sun ce mini, ‘Yaya sunansa?’ Me zan faɗa musu?”