Exodus 32:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haruna ya amsa musu ya ce, “Ku tuttuɓe zoban zinariya waɗanda suke kunnuwan matanku, da na ’ya’yanku maza da mata, ku kawo mini.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هَٰرُونَ كُوَ يَثٜىٰ مُسُ «كُثِثِّرٜىٰ ذُواْبَّنْ ظِينَارِيَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ عَكُنُّوَنْ مَاتَنْكُ دَ یَیَنْكُ مَظَا دَ مَاتَا، كُكَٰوُاْ مِنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haruna ya ce musu, “Ku tuttuɓe zobban zinariya waɗanda suke kunnuwan matanku, da na 'ya'yanku maza da mata, ku kawo mini.”