Exodus 32:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya karɓi abubuwan da suka ba shi, ya yi gunki na siffar ɗan maraƙi, ya sassaƙa shi da kayan aiki. Sa’ad da mutane suka gani, sai suka tā da murya suka ce, “Waɗannan su ne allolinku, ya Isra’ila, waɗanda suka fitar da ku daga Masar.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هَٰرُونَ كُوَ يَكَرْٻِ ذُواْبَّنْ ظِينَارِيَ دَغَ حَنُّنْسُ، يَنَرْكَرْ دَسُو يَيِ ظُبِے نَصِڢَّرْ طَنْ بِجِمِ دَشِ؞ دَ مُتَنٜىٰ سُكَ غَنِ، سُكَتَادَ مُرْيَ سُكَثٜىٰ «يَا إِسْرَٰٓءِيلَ، وَنَّنْ شِينٜىٰ اللَّهْ وَنْدَ يَڢِتَرْ دَكُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya karɓi zobban a hannunsu, sai ya narkar da su, ya sassaƙa shi da kurfi, ya siffata ɗan maraƙi. Da jama'a suka gani, sai suka ce, “Allahnku ke nan, ya Isra'ila, wanda ya fisshe ku daga Masar.”