Exodus 33:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yaya wani zai sani ko ka ji daɗina da kuma mutanenka, in ba ka tafi tare da mu ba? Mene ne kuma zai bambanta ni da mutanenka daga sauran jama’ar da suke a duniya?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا يَيَ ذَاعَ سَنِ ثٜىٰوَ نِے دَ جَمَعَرْكَ مُنْ سَامِ ڢَضٍ جِنِ أَغَرٜىٰكَ، إِنْ بَسَيْ كَا تَڢِے تَرٜىٰدَمُوبَ؟ إِنْ بَهَكَبَ، يَيَ ذَاعَ بَمْبَنْتَنِ دَ جَمَعَرْكَ دَغَ دُكَنْ سَوْرَنْ جَمَعَرْ دَسُكٜىٰ أَ ڢُسْكَرْ دُونِيَا؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yaya zan sani ko na sami tagomashi a wurinka, ni da jama'arka, in ba ka tafi tare da mu ba? Yaya ni da jama'arka, za a bambanta mu da sauran jama'ar da suke a duniya?”