Exodus 4:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya yi fushi da Musa ya ce, “Ɗan’uwanka Haruna Balawe, ba ya nan ne? Na san ya iya magana. Ya riga ya kama hanya don yă sadu da kai, zai kuma yi farin ciki sa’ad da ya gan ka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢُشِنْ يَهْوٜىٰهْ يَكُنُّ عَكَنْ مُوسَٰى سَبُواْدَ وَنَّنْ مَغَنَ، يَثٜىٰ «تُواْ، شِ كٜىٰنَنْ، هَٰرُونَ طَنْعُوَنْكَ مُتُمِنْ لَوِ ڢَا؟ نَسَنِ يَا عِيَ مَغَنَ دَݣَوْ؞ غَاشِ نَنْ يَنَ ڢِتُواْوَ يَنَ ذُوَا دُواْمِنْ يَسَدُ دَكَيْ؞ سَعَدَّ يَغَنْكَ ذُوثِيَارْسَ ذَاتَ ثِكَ دَ مُرْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya hasala da Musa, ya ce, “Haruna ɗan'uwanka Balawe ba ya nan ne? Lalle na san shi ya iya magana, ga shi nan ma, yana fitowa ya tarye ka. Sa'ad da ya gan ka kuwa zai yi murna cikin zuciyarsa.