Exodus 4:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zai yi magana da mutane a madadinka, zai zama kamar bakinka, kai kuwa kamar Allah a gare shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِے ذَيْ ذَمَ بَاكِنْكَ، يَنَ مَغَنَ دَ مُتَنٜىٰ أَمَدَدِنْكَ؞ كَيْ كُوَ ذَاكَذَمَ كَمَرْ اللَّهْ أَغَرٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi zai yi maka magana da jama'a, zai zama bakinka, kai kuwa za ka zama kamar Allah a gare shi.