Exodus 4:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya ɗauki matarsa da ’ya’yansa maza, ya sa su a kan jaki, suka kama hanya zuwa Masar. Ya kuma ɗauki sandan Allah a hannunsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى كُوَ يَا طَوْكِ مَاتَرْسَ دَ یَیَنْسَ مَظَا، يَاسَاسُ عَكَنْ جَاكِ، يَكُمَ كَامَ حَنْيَرْ كُواْمُواْوَ ڧَسَرْ مَصَرْ؞ أَ حَنُّنْسَ يَرِڧٜىٰ سَنْدَنْ كِيوُانْ دَ اللَّهْ يَثٜىٰ مَسَ يَرِڧٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka Musa ya ɗauki matarsa da 'ya'yansa maza, ya haushe su bisa kan jaki, ya koma ƙasar Masar, yana riƙe da sandan Allah a hannunsa.