Exodus 6:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Yanzu za ka gan abin da zan yi da Fir’auna. Zan sa shi dole yă bar su su tafi, har ma yă iza ƙyeyarsu don su bar ƙasarsa!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ مُوسَٰى «يَنْذُ ذَاكَغَ أَبِنْدَ ذَنْيِ دَ ڢِرْعَوْنَ؞ دَ هَنُّونَ مَيْ إِيكُواْ ذَنْ تِلَسْتَشِ يَبَرْسُ سُتَڢِے؞ عِ دَ هَنُّونَ مَيْ إِيكُواْ ذَنْسَاشِ يَكُواْرٜىٰسُ دَغَ ڧَسَرْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya ce wa Musa, “Yanzun nan, za ka ga abin da zan yi da Fir'auna. Gama zan tilasta shi ya bar su su fita, har ma ya iza ƙyeyarsu don su bar ƙasarsa!”