Exodus 6:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “In Isra’ilawa ba su ji ni ba, yaya Fir’auna zai ji ni, da yake ina magana da ƙyar?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُوسَٰى يَأَمْسَا وَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «دُوبَ، تُنْدَيَكٜىٰ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا بَسُ كَسَ كُنّٜىٰ غَرٜىٰنِبَ، يَيَ ڢِرْعَوْنَ ذَيْ كَسَ كُنّٜىٰ أَغَرٜىٰنِ، نِے مُتُمْ مَيْ نَوْيِنْ بَاكِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Musa ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Duba, tun da yake Isra'ilawa ba su kasa kunne gare ni ba, yaya Fir'auna zai kasa kunne gare ni, ni mutum mai nauyin baki?”