Exodus 6:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “Ni mai nauyin baki ne, ina magana da ƙyar, ƙaƙa Fir’auna zai kasa kunne gare ni?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُوسَٰى يَثٜىٰ وَ يَهْوٜىٰهْ «غَاشِ، نِے مُتُمْ مَيْ نَوْيِنْ بَاكِنٜىٰ، يَيَ ڢِرْعَوْنَ ذَيْ كَسَ كُنّٜىٰ غَرٜىٰنِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “Ni mai nauyin baki ne, yaya Fir'auna zai kasa kunne gare ni?”