Exodus 6:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan ɗauke ku tamƙar mutanena, in kuma zama Allahnku. Sa’an nan za ku sani Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga wahalar Masarawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْ طَوْكٜىٰكُ كُذَمَ جَمَعَتَ، نِے كُوَ ذَنْذَمَ اللَّهْ نْكُ؞ كُو كُوَ ذَاكُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، وَنْدَ يَثٜىٰثٜىٰكُ دَغَ دَنِّيَرْ مَصَرَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan tallafe ku, ku zama jama'ata, ni kuwa in zama Allahnku. A sa'an nan za ku sani ni ne Ubangiji Allahnku wanda ya 'yanto ku daga wulakancin Masarawa.