Exodus 8:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka tashi da sassafe ka sadu da Fir’auna a lokacin da za shi kogi, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, bari mutanena su tafi, don su yi mini sujada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَڢَطَا وَ مُوسَٰى يَتَاشِ دَ سَسَّڢٜىٰ يَسَامِ ڢِرْعَوْنَ دَيْدَيْ لُواْكَثِنْ دَ ذَيْ غَنْ‌غَرَ ذُوَا كُواْغِ يَثٜىٰ مَسَ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، ‹كَبَرْ جَمَعَتَ سُتَڢِے دُواْمِنْ سُيِ مِنِ سُجَّدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce wa Musa, “Tashi da sassafe ka sami Fir'auna a daidai lokacin da ya fita za shi rafi, ka ce masa, ‘Ni Ubangiji na ce ka saki jama'ata domin su yi mini sujada.