Exodus 9:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Fir’auna ya aika a kira Musa da Haruna. Ya ce musu, “A wannan karo na yi zunubi. Ubangiji, shi ne da gaskiya, ni da mutane mu ke da kuskure.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِرْعَوْنَ يَعَيْكَ عَكِرَا مَسَ مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ يَثٜىٰ مُسُ «أَوَنَّنْ لُواْكَثِ كَمْ نَيِ ذُنُوبِ؞ يَهْوٜىٰهْ يَنَدَ أَدَلْثِے؞ نِے دَ جَمَعَتَ مُكٜىٰ دَ مُغُنْتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Fir'auna ya aika, aka kirawo Musa da Haruna, ya ce musu, “Lalle a wannan karo na yi laifi, Ubangiji shi ne da gaskiya. Ni da jama'ata muke da kuskure.