Exodus 9:33 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya tashi daga gaban Fir’auna, ya fita daga birni. Da ya miƙa hannuwansa ta wajen Ubangiji, sai tsawa da ƙanƙara suka tsaya, kwararowar ruwa kuma ta ɗauke.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَڢِتَ دَغَ وُرِنْ ڢِرْعَوْنَ، يَكُمَ ڢِتَ دَغَ بِرْنِنْ؞ دَ يَمِيڧَ حَنُّوَنْسَ غَ يَهْوٜىٰهْ ، سَيْ ڟَاوَرْ دَ ڧَنْڧَرَرْ سُكَ ڟَيَ ثِكْ، بَعَيِ ضُوً سَمَ بَكُمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya fita daga wurin Fir'auna ya rabu da birnin. Ya yi addu'a ga Ubangiji sai walƙiya da ƙanƙara suka tsaya, kwararowar ruwa kuma ta ɗauke.