Ezekiel 11:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu yayinda nake yin annabci, sai Felatiya ɗan Benahiya ya mutu. Sai na fāɗi rubda ciki na kuma yi kuka da babbar murya na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka! Za ka hallaka raguwar Isra’ila ƙaƙaf ne?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ نَكٜىٰيِنْ أَنَّبْثِ، بَا لَابَرِ سَيْ ڢٜىٰلَتِيَ طَنْ بٜىٰنَيَ يَڢَاطِ يَمُتُ؞ سَيْ نَڢَاطِ دَ ڢُسْكَتَ حَرْ ڧَسَا، نَتَادَ مُرْيَ دَ ڧَرْڢِے نَثٜىٰ «يَا عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ! ذَاكَ كَوَرْدَ ضَغُواْوَرْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ غَبَاطَيَ كٜىٰنَنْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da nake yin annabci, sai Felatiya ɗan Benaiya, ya rasu. Sai na faɗi rubda ciki na fashe da kuka, na ce, “Ya Ubangiji Allah, za ka ƙare sauran mutanen Isra'ila ƙaƙaf ne?”