Ezekiel 11:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda haka, ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan tattaro ku daga al’ummai in kuma dawo da ku daga ƙasashen da aka warwatsa ku, zan kuwa sāke mayar muku da ƙasar Isra’ila.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَنْدَ حَكَمَا، سَيْ كَثٜىٰمُسُ، ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ذَنْ تَتَّارُواْكُ دَغَ ثِكِنْ ڧَبِيلُنْ، إِنْكُمَ تَتَّارُواْكُ دَغَ ڧَسَاشٜىٰنْ دَ عَكَ وَاڟَرْ دَكُو؞ نِے كُوَ ذَنْبَاكُ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Saboda haka ka ce, ‘Ni Ubangiji na ce, zan tattaro ku daga cikin al'ummai, da ƙasashen da aka warwatsa ku, ni kuwa zan ba ku ƙasar Isra'ila.’