Ezekiel 11:7 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
โSaboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa gawawwakin da kuka zubar a can su ne naman, wannan birni kuwa ita ce tukunya, amma zan kore ku daga cikinta.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณูุจููุงูุฏู ุญูููุ ุงููููุฌููู ุนูุจูููโุบูุฌู ููููููููฐูู ุ ุบูููููููููู ุฏู ูููู ุดูู
ฺูขูุทูุง ุนูุซููููู ุจูุฑููู ุณููููููฐ ููุงู
ูููุ ุจูุฑููููู ููู
ู ุดููููููฐ ุชูููููููุฑูุ ุนูู
ููุง ููู ุดููุบูุจููููุ ุฐูุงุนู ุธูุจูุฑู ุฏูููู ุฏูุบู ุซูููููุชูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
โDomin haka Ubangiji Allah ya ce, โGawawwakin da kuka shimfiษa a cikin birnin su ne naman, birnin kuwa shi ne tukunya mai ษararraka, amma za a fitar da ku daga cikinsa.