Ezekiel 12:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Za su san cewa ni ne Ubangiji sa’ad da na watsar da su a cikin al’ummai na kuma warwatsa su cikin ƙasashe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ، سَعَدَّ نَڢِتَرْ دَسُو ثِكِنْ أَلْعُمَّيْ إِنْكُمَ وَاڟَرْ دَسُو ثِكِنْ ڧَسَاشٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'an nan za su sani ni ne Ubangiji, sa'ad da na watsa su cikin sauran al'umma da cikin ƙasashe.