Ezekiel 12:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma zan bar kaɗan daga cikinsu su tsere wa takobi, yunwa da annoba, saboda a cikin al’umman da suka tafi su furta dukan ayyukansu masu banƙyama. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا ذَنْبَرْ كَطَنْ دَغَ ثِكِنْسُ سُڟٜىٰرٜىٰوَ تَكُواْبِے دَ يُنْوَ دَ بَلَعِ، دُواْمِنْ سُسَنَرْدَ دُكَنْ أَيُّكَنْسُ نَبَنْ ڨَمَ عَثِكِنْ عِنْدَ سُكَ تَڢِے؞ تَهَكَ ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma zan bar kaɗan daga cikinsu su tsere wa takobi, da yunwa, da annoba, don su tuba, su hurta dukan ayyukansu na banƙyama a cikin al'ummai inda suka tafi. Za su sani ni ne Ubangiji.”