Ezekiel 12:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda haka ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake cewa ba wata maganata da za tă ƙara yin jinkiri; duk abin da na faɗa zai cika, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، كَڢَطَا مُسُ ثٜىٰوَ إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، مَغَنَاتَ بَذَاتَ سَاكٜىٰ دَطٜىٰوَبَ، عَمَّا مَغَنَرْدَ نَڢَطَا ذَاتَ ثِكَ؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka ka faɗa musu, cewa ni Ubangiji na ce maganata ba za ta yi jinkiri ba, amma maganar da na faɗa za ta tabbata, ni Ubangiji Allah, na faɗa.”