Ezekiel 13:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
waɗannan annabawan Isra’ila waɗanda suka yi annabci wa Urushalima suka kuma ga mata wahayin salama sa’ad da ba salama, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.” ’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتُواْ أَنَّبَاوَنَّنْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ وَطَنْدَ سُكَيِ أَنَّبْثِ عَكَنْ عُرُوشَلِيمَ، سُكَغَ رُعُيَرْ سَلَمَ دُواْمِنْتَ، سَعَدَّ بَابُ سَلَمَ؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wato annabawan Isra'ila waɗanda suka yi annabci a kan Urushalima, suka ga wahayin salama dominta, ga shi kuwa, ba salama, ni Ubangiji Allah na faɗa.”