Ezekiel 13:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, yi annabci a kan annabawan Isra’ila waɗanda suke annabci yanzu. Ka faɗa wa waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu cewa, ‘Ku ji maganar Ubangiji!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، كَيِ أَنَّبْثِنْ غَابَادَ أَنَّبَاوَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ أَنَّبْثِ؞ كَثٜىٰ وَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ أَنَّبْثِ بِسَغَ تُنَانِنْ ذُوثِيَارْسُ، كَثٜىٰ، ‹كُجِ مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ!›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ya ɗan mutum, ka yi annabci a kan annabawan Isra'ila. Ka yi annabci a kan waɗanda suke annabci bisa ga ra'ayin kansu, ka ce, ‘Ku ji maganar Ubangiji!’