Ezekiel 13:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kambunanku waɗanda kuke farautar mutane da su kamar tsuntsaye don haka zan kuma tsintsinke su daga hannuwanku; zan ’yantar da mutanen da kuka farauto kamar tsuntsaye.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، سَبُواْدَ حَكَ غَاشِ إِنَ غَابَادَ لَيُنْكُ وَطَنْدَ كُكٜىٰ ڢَرَوْثِ رَايُكَ دَسُو؞ ذَنْ كُمَ ڟِنْكٜىٰسُ دَغَ حَنُّوَنْكُ؞ ذَنْ یَنْتَرْدَ رَايُكَنْ وَطَنْدَ كُكٜىٰيِ أَمْڢَانِ دَسُو دُواْمِنْ كُڢَرَوْثِ رَايُكَنْ مُتَنٜىٰنَ كَمَرْ نَڟُنْڟَيٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Saboda haka ni Ubangiji Allah na ce, ina gāba da kambunanku da kuke farautar rayuka da su. Zan tsintsinke su daga damatsanku, in saki rayuka waɗanda kuka farauto kamar tsuntsaye.