Ezekiel 14:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, in wata ƙasa ta yi mini zunubi ta wurin rashin aminci na kuma miƙa hannuna gāba da ita don in toshe hanyar samun abincinta na kuma aika da yunwa a kanta na kashe mutanenta da dabbobinta,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، مَيْيِوُوَ وَتَ ڧَسَا تَيِ مِنِ ذُنُوبِ نَرَشِنْ أَمِنْثِ، نِے كُوَ نَا مِيڧَ هَنُّونَ نَغَابَادَ عِتَ، دُواْمِنْ إِنْيَنْكٜىٰ حَنْيَرْتَ تَسَامُنْ عَبِنْثِ، إِنْ عَيْكَ مَتَ يُنْوَ، إِنْكُمَ كَوَرْدَ مُتَنٜىٰ دَ دَبُّواْبِنْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, sa'ad da wata ƙasa ta yi mini laifi na rashin aminci, ni kuwa na miƙa hannuna gāba da ita, na toshe hanyar abincinta, na aika mata da yunwa, na kashe mata mutum duk da dabba,