Ezekiel 14:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da Nuhu, Daniyel da Ayuba suna a cikinta, ba za su iya ceton ɗansu ko ’yarsu ba. Za su iya ceton kansu ne kaɗai ta wurin adalcinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، نَا ضَنْڟٜىٰ دَ رَيْنَ ثٜىٰوَ كُواْ دَ نُوحُ دَ دَانِيٜىٰلْ دَ أَيُوبَ سُنَ ثِكِنْتَ، حَڧِيڧَ بَذَاسُ كُٻُتَرْدَ یَیَنْسُ مَظَا، كُواْ یَیَنْسُ مَتَبَ، سُونٜىٰ كَطَيْ ذَاسُ ڟِيرَا دَ رَايُكَنْسُ سَبُواْدَ أَدَلْثِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ko da Nuhu, da Daniyel, da Ayuba suna cikinta, ni Ubangiji Allah na rantse da zatina, ba za su ceci 'ya'ya mata ko 'ya'ya maza ba, rayukansu ne kaɗai za su ceta saboda adalcinsu.