Ezekiel 14:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa balle fa sa’ad da na aika wa Urushalima da hukuntaina guda huɗu masu zafi takobi da yunwa da namun jeji da annoba don su kashe mutanenta da dabbobinsu!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، إِنْ حَكَنٜىٰ، يَيَ وَنِ ذَيْ ڟِيرَا سَعَدَّ نَعَيْكَ وَ عُرُوشَلِيمَ دَ حُكُنْثِنَ غُدَا حُطُ مَاسُ ذَاڢِ، وَتُواْ تَكُواْبِے دَ يُنْوَ دَ نَمُواْمِنْ دَاجِ دَ بَلَعِ، دُواْمِنْ إِنْكَوَرْدَ مُتَنٜىٰ دَ دَبُّواْبِے دَغَ ثِكِنْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni Ubangiji Allah na ce, ‘Balle fa sa'ad da na aika wa Urushalima da hukuntaina guda huɗu masu zafi, wato takobi, da yunwa, da mugayen namomin jeji, da annoba, don in kashe mutum duk da dabba!