Ezekiel 14:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk da haka za a sami mutanen da za su ragu ’ya’ya maza da matan da za a fitar daga cikinta. Za su zo wurinka, kuma sa’ad da ka gan halinsu da ayyukansu, za ka ta’azantu game da bala’in da na kawo a kan Urushalima kowane bala’in da na kawo a kanta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْدَهَكَ، مَيْيِوُوَ وَطَنْسُ ذَاسُ ضَغٜىٰ عَثِكِنْ ڧَسَرْكُ، وَتُواْ یَیَ مَظَا دَ یَیَ مَتَ وَطَنْدَ ذَاعَ ڢِتَرْ دَسُو ذُوَا وُرِنْكُ عَبَوْتَا؞ سَعَدَّ كُكَغَ هَلَيٜىٰنْسُ دَ أَيُّكَنْسُ، ذَاسُذَمَ مُكُ حَنْيَرْ تَعَظِيَّ عَكَنْ مَسِيڢَرْدَ نَكَٰوُاْوَ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan kuwa waɗansu sun wanzu daga cikinta suka fita da 'ya'yansu mata da maza zuwa wurinta, za ka ga halinsu da ayyukansu, za ka tabbata, masifar da na aukar wa Urushalima, ba kawai ba ne.