Ezekiel 15:6 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
โSaboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kamar yadda na ba da itacen kuringa a cikin itatuwan kurmi ya zama itacen wuta, haka zan sa mazaunan Urushalima su zama.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงููููุฌููู ุนูุจูููโุบูุฌู ููููููููฐูู ุ ุญฺูงฺููงู ููุฏูู ููุชููููุงูู ุงููุชูุงุซูููฐูู ุงููููุจููู ููููููฐ ุนูุซููููู ุนูุชูุชููููู ููุฑูู
ูุ ููููุฏู ููู
ูููุฏูุดู ุงููุชูุงุซูููฐูู ููุชูุงุ ุญููููููู ุฐููู ู
ูููุฏู ู
ูุฐููููููู ุนูุฑููุดููููู
ูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
โDomin haka, ni Ubangiji Allah na ce, kamar itacen kurangar inabi a cikin itatuwan kurmi, wanda na sa ya zama itacen wuta, haka zan sa mazaunan Urushalima su zama.